Skip to content
Markus 10:49-50

Markus 10:49-50

49
Yesu ya tsaya ya ce, “Ku kira shi.” Sai suka kira makahon suka ce, “Ka yi farin ciki! Tashi tsaye! Yana kiranka.”
50
Ya jefar da mayafinsa waje ɗaya, ya yi wuf, ya zo wurin Yesu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options