Skip to content
Markus 10:42-44

Markus 10:42-44

42
Yesu ya kira su ya ce musu, “Kun sani waɗanda aka san su da mulkin al’ummai sukan nuna musu iko, hakimansu ma sukan gasa musu iko.
43
Ba haka ya kamata yă zama da ku ba. A maimakon, duk wanda yake so yă zama babba a cikinku, dole yă zama bawanku.
44
Duk wanda kuma yake so yă zama na farko, dole yă zama bawan kowa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options