Skip to content
Markus 10:11-12

Markus 10:11-12

11
Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki.
12
In kuma ta saki mijinta ta auri wani, ta yi zina ke nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options