Skip to content
Markus 10:11-12

Markus 10:11-12

11
Ya amsa ya ce, “Duk wanda ya saki matarsa, ya auri wata, yana da laifin aikata zina a kan matar da ya saki.
12
In kuma ta saki mijinta ta auri wani, ta yi zina ke nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options