Skip to content
Markus 1:40-42

Markus 1:40-42

40
Wani mutum mai kuturta ya zo wurinsa, ya durƙusa ya roƙe shi ya ce, “In kana so, za ka iya tsabtacce ni.”
41
Cike da tausayi, sai Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka tsabtacce!”
42
Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi, ya kuma warke.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options