Skip to content
Markus 1:35-37

Markus 1:35-37

35
Da sassafe, tun da sauran duhu, Yesu ya tashi, ya bar gida, ya tafi wani wurin da ba kowa, a can ya yi addu’a.
36
Siman da abokansa suka fita nemansa.
37
Da suka same shi, sai suka ce, “Kowa yana nemanka!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options