Skip to content
Markus 1:35-37

Markus 1:35-37

35
Da sassafe, tun da sauran duhu, Yesu ya tashi, ya bar gida, ya tafi wani wurin da ba kowa, a can ya yi addu’a.
36
Siman da abokansa suka fita nemansa.
37
Da suka same shi, sai suka ce, “Kowa yana nemanka!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options