Skip to content
Luka 9:54-56

Luka 9:54-56

54
Da almajiransa, Yaƙub da Yohanna suka ga haka, sai suka yi tambaya suka ce, “Ubangiji, kana so mu kira wuta ta sauka daga sama ta hallaka su?”
55
Amma Yesu ya juya, ya kwaɓe su.
56
Sai shi da almajiransa suka tafi wani ƙauye.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options