Skip to content
Luka 8:54-56

Luka 8:54-56

54
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
55
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
56
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options