Skip to content
Luka 8:40-42

Luka 8:40-42

40
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
41
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
42
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options