Skip to content
Luka 4:9-11

Luka 4:9-11

9
Sai Iblis, ya kai shi Urushalima ya sa ya tsaya a kan wuri mafi tsayi na haikali ya ce, “In kai Ɗan Allah ne, ka yi tsalle daga nan zuwa ƙasa.
10
Gama a rubuce yake, “ ‘Zai umarci mala’ikunsa game da kai, su kiyaye ka da kyau;
11
za su tallafe ka da hannuwansu, don kada ka buga ƙafarka a kan dutse.’”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options