Skip to content
Luka 4:3-4

Luka 4:3-4

3
Iblis ya ce masa, “In kai Ɗan Allah ne, ka faɗa wa wannan dutse yă zama burodi.”
4
Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake, ‘Ba da abinci kaɗai mutum zai rayu ba.’”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options