Skip to content
Luka 24:46-47

Luka 24:46-47

46
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da aka rubuta, cewa dole Kiristi yă sha wahala, a rana ta uku kuma yă tashi daga matattu.
47
Kuma a cikin sunansa za a yi wa’azin tuba da gafarar zunubai, ga dukan ƙasashe. Za a kuwa fara daga Urushalima.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options