Skip to content
Luka 24:44-45

Luka 24:44-45

44
Ya ce musu, “Wannan shi ne abin da na gaya muku tun ina tare da ku cewa, dole a cika kome da aka rubuta game da ni, a cikin Dokar Musa, da Annabawa, da kuma Zabura.”
45
Sai ya wayar da tunaninsu don su fahimci Nassi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options