Skip to content
Luka 24:36-37

Luka 24:36-37

36
Suna cikin wannan zance, sai ga Yesu da kansa tsaye a tsakiyarsu. Sai ya ce musu, “Salama a gare ku!”
37
Suka firgita, suka tsorota, suna tsammani fatalwa ce suka gani.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options