Skip to content
Luka 23:44-46

Luka 23:44-46

44
Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,
45
domin rana ta daina haskakawa. Labulen da yake cikin haikali kuma ya yage kashi biyu.
46
Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Ya Uba, na danƙa ruhuna a hannunka.” Da ya faɗi haka, sai ya ja numfashi na ƙarshe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options