Skip to content
Luka 23:42-43

Luka 23:42-43

42
Sai ya ce, “Yesu, ka tuna da ni sa’ad da ka shiga mulkinka.”
43
Yesu ya amsa, ya ce masa, “Gaskiya nake faɗa maka, yau ɗin nan, za ka kasance tare da ni, a mulkina a sama.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options