Skip to content
Luka 23:1-2

Luka 23:1-2

1
Sai dukan majalisa suka tashi, suka kai shi gaban Bilatus.
2
Suka fara zarginsa suna cewa, “Mun sami wannan mutum yana rikitar da al’ummarmu. Yana hana a biya haraji ga Kaisar. Yana kuma cewa, shi Kiristi ne, sarki kuma.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options