Skip to content
Luka 22:50-51

Luka 22:50-51

50
Sai ɗayansu ya kai sara ga bawan babban firist, ya sare kunnen damansa.
51
Amma Yesu ya amsa ya ce, “Kada a ƙara yin wannan!” Sai ya taɓa kunnen mutumin da aka sara, ya warkar da shi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options