Skip to content
Luka 22:49-51

Luka 22:49-51

49
Da masu bin Yesu suka ga abin da zai faru, sai suka ce, “Ubangiji, mu yi sara da takubanmu ne?”
50
Sai ɗayansu ya kai sara ga bawan babban firist, ya sare kunnen damansa.
51
Amma Yesu ya amsa ya ce, “Kada a ƙara yin wannan!” Sai ya taɓa kunnen mutumin da aka sara, ya warkar da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options