Skip to content
Luka 22:31-32

Luka 22:31-32

31
“Siman, Siman, Shaiɗan ya nemi izini ya sheƙe kakamar alkama.
32
Amma na yi maka addu’a, Siman, domin kada bangaskiyarka ta kāsa. Bayan ka juyo, ka ƙarfafa ’yan’uwanka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options