Skip to content
Luka 21:29-30

Luka 21:29-30

29
Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
30
A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options