Skip to content
Luka 21:29-30

Luka 21:29-30

29
Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
30
A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options