Skip to content
Luka 21:37-38

Luka 21:37-38

37
Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
38
Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options