Skip to content
Luka 21:16-17

Luka 21:16-17

16
Har iyayenku, da ’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
17
Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options