Skip to content
Luka 21:10-11

Luka 21:10-11

10
Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
11
Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options