Skip to content
Luka 2:48-50

Luka 2:48-50

48
Da iyayensa suka gan shi sai suka yi mamaki. Mahaifiyarsa ta ce masa, “Ɗana, don me ka yi mana haka? Ni da mahaifinka duk mun damu muna nemanka.”
49
Sai ya ce, “Don me kuke nemana? Ba ku san cewa, dole in kasance a gidan Ubana ba?”
50
Amma ba su fahimci abin da yake faɗin musu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options