Skip to content
Luka 2:46-49

Luka 2:46-49

46
Bayan kwana uku, sai suka same shi a filin haikali zaune a tsakiyar malamai, yana sauraronsu yana kuma yi musu tambayoyi.
47
Dukan waɗanda suka ji shi, suka yi mamakin fahimtarsa, da amsoshinsa.
48
Da iyayensa suka gan shi sai suka yi mamaki. Mahaifiyarsa ta ce masa, “Ɗana, don me ka yi mana haka? Ni da mahaifinka duk mun damu muna nemanka.”
49
Sai ya ce, “Don me kuke nemana? Ba ku san cewa, dole in kasance a gidan Ubana ba?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options