Skip to content
Luka 2:3-5

Luka 2:3-5

3
Sai kowa ya koma garinsa don a rubuta shi.
4
Saboda haka Yusuf ma ya haura daga Nazaret a Galili zuwa Yahudiya, ya tafi Betlehem garin Dawuda, don shi daga gida da kuma zuriyar Dawuda ne.
5
Ya tafi can don a rubuta shi tare da Maryamu, wadda aka yi masa alkawari zai aura, tana kuwa da ciki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options