Skip to content
Luka 2:29-32

Luka 2:29-32

29
“Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kamar yadda ka yi alkawari, yanzu ka sallami bawanka lafiya.
30
Gama idanuna sun ga cetonka,
31
wanda ka shirya a gaban dukan mutane,
32
haske don bayyanawa ga Al’ummai da kuma ɗaukaka ga mutanenka Isra’ila.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options