Skip to content
Luka 2:10-11

Luka 2:10-11

10
Amma mala’ikan ya ce musu, “Kada ku ji tsoro. Na kawo muku labari mai daɗi na farin ciki mai yawa ne wanda zai zama domin dukan mutane.
11
Yau a birnin Dawuda an haifa muku Mai Ceto; shi ne Kiristi Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options