Skip to content
Luka 19:45-46

Luka 19:45-46

45
Sai ya shiga filin haikali, ya fara korar masu sayar da kaya.
46
Ya ce musu, “A rubuce, yake cewa, ‘Gidana, zai zama gidan addu’a,’amma ga shi kun mai da shi ‘kogon ’yan fashi.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options