Skip to content
Luka 19:41-42

Luka 19:41-42

41
Da ya yi kusa da Urushalima, ya kuma ga birnin, sai ya yi kuka a kanta,
42
kuma ya ce, “In ke, ko ke ɗin ma, dā ma kin san abin da zai kawo miki salama a wannan rana, amma yanzu an ɓoye shi daga idanunki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options