Skip to content
Luka 19:39-40

Luka 19:39-40

39
Sai waɗansu Farisiyawa a cikin taron suka ce wa Yesu, “Malam, ka kwaɓi almajiranka!”
40
Ya amsa ya ce, “Ina gaya muku, ko da sun yi shiru, duwatsu za su fara kirari.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options