Tsallake zuwa abun ciki
Luka 19:12-13

Luka 19:12-13

12
Ya ce, “Wani mutum mai martaba ya tafi wata ƙasa mai nisa don a naɗa shi sarki sa’an nan ya dawo.
13
Saboda haka ya kira bayinsa goma ya ba su mina goma. Ya ce, ‘Ku yi kasuwanci da kuɗin nan, sai na dawo.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options