Luka 17:5-6
5
Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
6
Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.