Skip to content
Luka 17:5-6

Luka 17:5-6

5
Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
6
Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options