Tsallake zuwa abun ciki
Luka 17:17-19

Luka 17:17-19

17
Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
18
Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
19
Sai ya ce masa, “Tashi, ka yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options