Luka 13:3-5
3
Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.
4
Ko kuwa kuna tsammani, sha takwas ɗin nan da suka mutu lokacin da hasumiya a Silowam ya fāɗi a kansu, sun fi dukan sauran mutanen Urushalima laifi ne?
5
Ina gaya muku, a’a! Amma in ba ku tuba ba, ku ma duka za ku hallaka.”