Skip to content
Luka 12:13-14

Luka 12:13-14

13
Sai wani mutum daga cikin taron ya ce masa, “Malam, ka ce wa ɗan’uwana ya raba gādon da ni.”
14
Yesu ya amsa masa ya ce, “Kai, wa ya naɗa ni alƙali, ko mai sulhu a tsakaninku?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options