Skip to content
Luka 12:11-12

Luka 12:11-12

11
“Sa’ad da an kai ku a gaban majami’u, da gaban masu mulki, da kuma gaban masu iko, kada ku damu da yadda za ku kāre kanku, ko kuma abin da za ku faɗa,
12
gama Ruhu Mai Tsarki zai koya muku abin da ya dace ku faɗa a lokacin.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options