Skip to content
Luka 11:37-38

Luka 11:37-38

37
Da Yesu ya gama magana, sai wani Bafarisiye ya gayyace shi cin abinci tare da shi. Sai kuwa ya shiga ya zauna a tebur.
38
Amma Bafarisiyen ya lura cewa, Yesu bai wanke hannu kafin ya ci abinci ba, sai mamaki ya kama shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options