Skip to content
Luka 10:8-9

Luka 10:8-9

8
“Sa’ad da kuka shiga garin, kuma aka karɓe ku, ku ci ko mene ne da aka ajiye a gabanku.
9
Ku warkar da marasa lafiya da suke wurin. Ku kuma faɗa musu cewa, ‘Mulkin Allah yana kusa da ku.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options