Skip to content
Luka 1:76-77

Luka 1:76-77

76
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options