Skip to content
Luka 1:46-48

Luka 1:46-48

46
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options