Skip to content
Firistoci 25:36-37

Firistoci 25:36-37

36
Kada ku karɓi riba ta kowace iri daga gare shi, amma ku ji tsoron Allahnku, saboda mutumin ƙasarku yă ci gaba da zama a cikinku.
37
Kada ku ba shi rancen kuɗi da ruwa, ko ku sayar masa abinci don samun riba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options