Tsallake zuwa abun ciki
Firistoci 19:13-14

Firistoci 19:13-14

13
“ ‘Kada ku zalunci maƙwabcinku, ko ku yi masa ƙwace. “ ‘Kada ku riƙe albashin ma’aikaci yă kwana.
14
“ ‘Kada ku zagi kurma, ko ku sa abin tuntuɓe a gaban makaho, amma ku ji tsoron Allahnku. Ni ne Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options