Skip to content
Mahukunta 9:53-54

Mahukunta 9:53-54

53
sai wata mata ta saki ɗan dutsen niƙa a kan Abimelek ta fasa ƙoƙon kansa.
54
Da sauri ya kira mai riƙon masa makami ya ce, “Zaro takobinka ka kashe ni, don kada a ce ‘Mace ce ta kashe shi.’ ” Saboda haka bawansa ya soke shi, ya mutu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options