Skip to content
Mahukunta 6:36-37

Mahukunta 6:36-37

36
Gideyon ya cewa Allah, “In za ka ceci Isra’ila ta hannuna yadda ka yi alkawari,
37
to, zan shimfiɗa ulu a masussuka, inda safe akwai raɓa a kan ulun kaɗai, ƙasa kuwa a bushe, to, zan san cewa za ka ceci Isra’ila ta hannuna, yadda ka ce.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options