Skip to content
Mahukunta 5:1-3

Mahukunta 5:1-3

1
A wannan rana ce Debora da Barak ɗan Abinowam suka rera wannan waƙa.
2
“Sa’ad da ’ya’yan sarki a Isra’ila suka yi jagora, sa’ad da mutane suka niyya su ba da kansu, suna yabon Ubangiji!
3
“Ya sarakuna, ku ji! Ku saurara, ku masu mulki! Zan yi waƙa ga Ubangiji, zan yi waƙa; zan yi kaɗe-kaɗe ga Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options