Skip to content
Mahukunta 2:11-13

Mahukunta 2:11-13

11
Sai Isra’ilawa suka yi mugaye abubuwa a gaban Ubangiji suka kuma bauta Ba’al.
12
Suka yashe Ubangiji Allah na kakanninsu, wanda ya fitar da su daga Masar. Suka bi suka kuma bauta alloli dabam-dabam na mutanen da suke kewaye da su. Suka tsokani Ubangiji ya yi fushi
13
domin sun bar shi suka bauta wa Ba’al da Ashtarot.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options