Skip to content
Mahukunta 18:4-5

Mahukunta 18:4-5

4
Ya gaya musu abin da Mika ya faɗa masa ya ce, “Ya ɗauke ni aiki ya kuma sa in zama masa firist.”
5
Sa’an nan suka ce masa, “Muna roƙonka ka nemi mana nufin Allah don mu sani ko tafiyarmu tana da nasara.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options