Skip to content
Mahukunta 14:1-2

Mahukunta 14:1-2

1
Samson ya gangara zuwa Timna a can ya ga wata daga cikin ’yan mata Filistiyawa.
2
Da ya komo, sai ya gaya wa mahaifinsa da mahaifiyarsa ya ce, “Na ga wata mace a Timna; ku auro mini ita ta zama matata.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options