Skip to content
Mahukunta 13:24-25

Mahukunta 13:24-25

24
Matar kuwa ta haifi ɗa, aka sa masa suna Samson. Ya yi girma Ubangiji kuma ya albarkace shi,
25
Ruhun Ubangiji kuwa ya fara iza shi yayinda yake a Mahane Dan, tsakanin Zora da Eshtawol.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options